Skip to content
Ayyukan Manzanni 2:30-31

Ayyukan Manzanni 2:30-31

30
Amma shi annabi ne ya kuma san abin da Allah ya yi masa alkawari da rantsuwa cewa zai ɗora ɗaya daga cikin zuriyarsa a kan gadon sarautarsa.
31
Ganin abin da yake gaba, ya yi magana a kan tashin Kiristi daga matattu cewa, ba a bar shi a kabari ba, jikinsa kuma bai ruɓa ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options