Skip to content
Ayyukan Manzanni 2:16-17

Ayyukan Manzanni 2:16-17

16
A’a, ai, abin da aka yi magana ta bakin annabi Yowel ke nan cewa,
17
“Allah ya ce, ‘A kwanakin ƙarshe, zan zubo Ruhuna bisa dukan mutane. ’Ya’yanku maza da mata za su yi annabci, samarinku za su ga wahayoyi, dattawanku kuma za su yi mafarkai.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options