Ayyukan Manzanni 19:19-20
19
Waɗansu masu yin sihiri suka kawo naɗaɗɗun littattafansu wuri ɗaya suka kuwa ƙone su a gaban jama’a. Sa’ad da aka lissafta yawan kuɗin naɗaɗɗun littattafan nan, sai jimillar ta kai darik dubu hamsin.
20
Ta haka maganar Ubangiji ta bazu ko’ina ta kuma yi ƙarfi.