Skip to content
Ayyukan Manzanni 18:7-8

Ayyukan Manzanni 18:7-8

7
Sai Bulus ya bar majami’ar ya kuma tafi ƙofar da take kusa da gidan Titus Yustus, mai yi wa Allah sujada.
8
Kirisbus, shugaban majami’a, da dukan iyalinsa suka gaskata Ubangiji; Korintiyawa masu yawa kuwa da suka ji shi suka gaskata, aka kuwa yi musu baftisma.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options