Ayyukan Manzanni 18:19-21
19
Suka isa Afisa, inda Bulus ya bar Firiskila da Akwila. Shi kansa ya shiga majami’a ya kuma yi muhawwara da Yahudawa.
20
Sa’ad da suka roƙe shi ya ƙara ’yan kwanaki da su, bai yarda ba.
21
Amma da yake barin wurin, ya yi alkawari cewa, “Zan dawo in Allah ya yarda.” Sa’an nan ya tashi daga Afisa a jirgin ruwa.
Settings