Skip to content
Ayyukan Manzanni 17:27-28

Ayyukan Manzanni 17:27-28

27
Allah ya yi wannan domin mutane su neme shi mai yiwuwa kuma su lalluba su same shi, ko da yake ba shi da nisa daga kowannenmu.
28
‘Gama a cikinsa ne muke rayuwa muke motsi muka kuma kasance.’ Yadda waɗansu mawaƙanku suka ce, ‘Mu zuriyarsa ce.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options