Skip to content
Ayyukan Manzanni 17:24-25

Ayyukan Manzanni 17:24-25

24
“Allahn da ya halicci duniya da kome da yake cikinta shi ne Ubangijin sama da ƙasa, ba ya kuma zama a haikalin da aka gina da hannuwa.
25
Ba a kuma yin masa hidima da hannun mutum, sai ka ce mai bukatan wani abu, domin shi kansa ne ke ba wa dukan mutane rai da numfashi da kuma kome.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options