Skip to content
Ayyukan Manzanni 17:14-15

Ayyukan Manzanni 17:14-15

14
Nan da nan ’yan’uwa suka sa Bulus yă tafi bakin teku, amma Sila da Timoti suka dakata a Bereya.
15
Mutanen da suka raka Bulus kuwa suka kawo shi Atens sa’an nan suka dawo da umarnai wa Sila da Timoti cewa su zo wurinsa da gaggawa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options