Skip to content
Ayyukan Manzanni 16:9-10

Ayyukan Manzanni 16:9-10

9
Da dare Bulus ya ga wahayin wani mutumin Makidoniya yana tsaye yana roƙonsa cewa, “Ka zo Makidoniya ka taimake mu.”
10
Bayan Bulus ya ga wahayin, muka shirya nan take mu tashi zuwa Makidoniya, mun tabbata cewa, Allah ya kira mu mu yi musu wa’azin bishara.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options