Skip to content
Ayyukan Manzanni 16:6-9

Ayyukan Manzanni 16:6-9

6
Bulus da abokan tafiyarsa suka zazzaga dukan yankin Firjiya da Galatiya, don Ruhu Mai Tsarki ya hana su yin wa’azi a lardin Asiya.
7
Da suka isa kan iyakar Misiya, suka yi ƙoƙari su shiga Bitiniya, amma Ruhun Yesu bai yarda musu ba.
8
Saboda haka suka ratsa Misiya suka zo Toruwas.
9
Da dare Bulus ya ga wahayin wani mutumin Makidoniya yana tsaye yana roƙonsa cewa, “Ka zo Makidoniya ka taimake mu.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options