Skip to content
Ayyukan Manzanni 16:30-31

Ayyukan Manzanni 16:30-31

30
Sai ya fito da su waje ya kuma tambaye su ya ce, “Ranku yă daɗe, me zan yi domin in sami ceto?”
31
Suka amsa suka ce, “Ka gaskata da Ubangiji Yesu, za ka sami ceto, kai da iyalinka.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options