Skip to content
Ayyukan Manzanni 16:20-21

Ayyukan Manzanni 16:20-21

20
Sai suka kawo su a gaban alƙalai suka ce, “Waɗannan Yahudawa ne, suna kuma birkitar mana da gari,
21
ta wurin koyar da al’adun da ba daidai ba ne mu Romawa mu karɓa ko mu aikata.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options