Skip to content
Ayyukan Manzanni 15:8-9

Ayyukan Manzanni 15:8-9

8
Allah, wanda ya san zuciya, ya nuna cewa ya karɓe su ta wurin ba su Ruhu Mai Tsarki, kamar yadda ya ba mu.
9
Bai nuna bambanci tsakaninmu da su ba, gama ya tsarkake zukatansu ta wurin bangaskiya.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options