Skip to content
Ayyukan Manzanni 15:31-32

Ayyukan Manzanni 15:31-32

31
Mutanen suka karantata suka kuma yi farin ciki saboda saƙonta mai ƙarfafawa.
32
Yahuda da Sila, waɗanda su kansu annabawa ne, suka yi magana sosai don su gina su kuma ƙarfafa ’yan’uwa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options