Skip to content
Ayyukan Manzanni 14:22-23

Ayyukan Manzanni 14:22-23

22
suna gina almajirai suna kuma ƙarfafa su su tsaya da gaske cikin bangaskiya. Suka ce, “Sai da shan wahaloli masu yawa za mu shiga mulkin Allah.”
23
Bulus da Barnabas suka naɗa musu dattawa a kowace ikkilisiya, tare da addu’a da azumi, suka miƙa su ga Ubangiji, wanda suka dogara da shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options