Skip to content
Ayyukan Manzanni 14:12-13

Ayyukan Manzanni 14:12-13

12
Sai suka ba wa Barnabas, sunan Zeyus, Bulus kuma suka kira Hermes domin shi ne shugaban magana.
13
Firist na Zeyus, wanda haikalinsa ke bayan birni, ya kawo bijimai da furanni a ƙofofin birni domin shi da taron mutanen sun so su miƙa musu hadayu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options