Skip to content
Ayyukan Manzanni 13:2-3

Ayyukan Manzanni 13:2-3

2
Yayinda suna cikin sujada da azumi ga Ubangiji, Ruhu Mai Tsarki ya ce, “Ku keɓe mini Barnabas da Shawulu domin aikin da na kira su.”
3
Saboda haka bayan suka yi azumi da addu’a, sai suka ɗibiya musu hannuwansu a kansu suka sallame su.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options