Ayyukan Manzanni 12:21-23
21
A ranar da aka shirya Hiridus, sanye da kayan sarautarsa, ya zauna a gadon sarautarsa ya kuma ya wa mutanen jawabi.
22
Suka tā da murya suka ce, “Wannan muryar wani allah ne, ba ta mutum ba.”
23
Nan take, domin Hiridus bai yi wa Allah yabo ba, wani mala’ikan Ubangiji ya buge shi, tsutsotsi kuwa suka cinye shi ya kuma mutu.
Settings