Skip to content
Ayyukan Manzanni 12:21-22

Ayyukan Manzanni 12:21-22

21
A ranar da aka shirya Hiridus, sanye da kayan sarautarsa, ya zauna a gadon sarautarsa ya kuma ya wa mutanen jawabi.
22
Suka tā da murya suka ce, “Wannan muryar wani allah ne, ba ta mutum ba.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options