Skip to content
Ayyukan Manzanni 12:15-16

Ayyukan Manzanni 12:15-16

15
Sai suka ce mata, “Kina hauka.” Da ta nace cewa shi ne, sai suka ce, “To, lalle, mala’ikansa ne.”
16
Amma Bitrus ya yi ta ƙwanƙwasawa. Da suka buɗe ƙofar suka kuma gan shi, sai suka yi mamaki.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options