Skip to content
Ayyukan Manzanni 11:20-21

Ayyukan Manzanni 11:20-21

20
Amma waɗansunsu kuwa, mutane daga Saifurus da Sairin, suka je Antiyok suka fara yi wa Hellenawa magana su ma, suna ba da labari mai daɗi game da Ubangiji Yesu.
21
Hannun Ubangiji kuwa yana tare da su, mutane da yawan gaske kuwa suka gaskata suka juya ga Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options