Ayyukan Manzanni 11:1-3
1
Manzanni da ’yan’uwa ko’ina a Yahudiya suka ji cewa Al’ummai ma sun karɓi maganar Allah.
2
Saboda haka sa’ad da Bitrus ya haura zuwa Urushalima, masu bin da suke da kaciya suka zarge shi
3
suka ce, “Ka je gidan mutanen da suke marasa kaciya ka kuwa ci tare da su.”