Skip to content
Ayyukan Manzanni 10:47-48

Ayyukan Manzanni 10:47-48

47
“Wani zai iya hana a yi wa waɗannan mutane baftisma da ruwa? Sun karɓi Ruhu Mai Tsarki kamar yadda muka karɓa.”
48
Saboda haka ya ba da umarni a yi musu baftisma cikin sunan Yesu Kiristi. Sa’an nan suka roƙi Bitrus yă zauna da su na ’yan kwanaki.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options