Ayyukan Manzanni 10:40-41
40
amma Allah ya tashe shi daga matattu a rana ta uku, ya sa kuma aka gan shi.
41
Ba dukan mutane ne suka gan shi ba, amma ta wurin shaidun da Allah ya riga ya zaɓa, ta wurinmu da muka ci muka kuma sha tare da shi bayan tashinsa daga matattu.