Skip to content
Ayyukan Manzanni 10:14-15

Ayyukan Manzanni 10:14-15

14
Bitrus ya ce, “Sam, Ubangiji! Ban taɓa cin wani abu marar tsarki ko marar tsabta ba.”
15
Muryar ta yi magana da shi sau na biyu ta ce, “Kada ka ce da abin da Allah ya tsarkake marar tsarki.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options