Skip to content
Ayyukan Manzanni 10:1-2

Ayyukan Manzanni 10:1-2

1
A Kaisariya akwai wani mutum mai suna Korneliyus, wani jarumin Roma ne, a ƙungiyar soja da ake kira Bataliyar Italiya.
2
Shi da dukan iyalinsa masu ibada ne masu tsoron Allah kuma; yakan ba da kyauta hannu sake ga masu bukata yana kuma addu’a ga Allah ba fasawa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options