Skip to content
Ayyukan Manzanni 1:7-8

Ayyukan Manzanni 1:7-8

7
Ya ce musu, “Ba naku ba ne ku san lokuta ko ranakun da Uban ya shirya cikin ikonsa.
8
Amma ku za ku karɓi iko sa’ad da Ruhu Mai Tsarki ya sauka a kanku; za ku kuma zama shaiduna cikin Urushalima, da kuma cikin dukan Yahudiya da Samariya, zuwa kuma iyakar duniya.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options