Skip to content
Ayyukan Manzanni 1:6-7

Ayyukan Manzanni 1:6-7

6
Saboda haka, sa’ad da suka taru, sai suka tambaye shi, “Ubangiji, a wannan lokaci za ka mayar da mulki ga Isra’ila?”
7
Ya ce musu, “Ba naku ba ne ku san lokuta ko ranakun da Uban ya shirya cikin ikonsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options