Skip to content
Ayyukan Manzanni 1:18-19

Ayyukan Manzanni 1:18-19

18
(Da ladar da ya samu saboda muguntarsa Yahuda ya sayi wani fili; a can ya fāɗi da kā, jikinsa ya fashe, hanjinsa kuma duk suka zubo.
19
Kowa a Urushalima ya ji game da wannan, saboda haka suka kira wannan filin Akeldama, da yarensu, wato, Filin Jini.)
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options