Skip to content
2 Timoti 3:6-8

2 Timoti 3:6-8

6
Irin su ne suke saɗaɗawa su shiga gidaje suna rinjayar mata marasa ƙarfin hali, waɗanda zunubai suka sha kansu, mugayen sha’awace-sha’awace kuma sun ɗauke hankulansu,
7
kullum suna koyo amma ba sa taɓa iya yarda da gaskiya.
8
Kamar dai yadda Yannes da Yamberes suka tayar wa Musa, haka waɗannan mutane ma suke tayar wa gaskiya, mutane masu ɓataccen hankali, waɗanda, in ana zancen bangaskiya ne, to, fa ba sa ciki.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options