Skip to content
2 Timoti 1:6-7

2 Timoti 1:6-7

6
Saboda haka, ina so in faɗakar da kai, ka lura baiwan nan ta Allah, wadda take tare da kai ta wurin ɗibiya maka hannuwana.
7
Gama Allah bai ba mu ruhun tsoro ba, sai dai ruhun iko, na ƙauna da kuma na kamunkai.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options