Skip to content
2 Tessalonikawa 1:8-9

2 Tessalonikawa 1:8-9

8
Zai hukunta waɗanda ba su san Allah ba da kuma waɗanda ba su yi biyayya da bisharar Ubangijinmu Yesu ba.
9
Za a hukunta su da madawwamiyar hallaka a kuma kau da su daga gaban Ubangiji da kuma daga ɗaukakar ikonsa
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options