Skip to content
2 Sama’ila 9:4-5

2 Sama’ila 9:4-5

4
Sarki ya ce, “Ina yake?” Ziba ya ce, “Yana a gidan Makir ɗan Ammiyel a Lo Debar.”
5
Saboda haka Sarki Dawuda ya umarta aka kawo shi daga gidan Makir ɗan Ammiyel, daga Lo Debar.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options