Skip to content
2 Sama’ila 7:1-2

2 Sama’ila 7:1-2

1
Bayan sarki ya kama zama a fadansa Ubangiji kuma ya hutashe shi daga dukan abokan gābansa da suke kewaye da shi,
2
sai ya ce wa annabi Natan, “Ga ni, ina zama a fadar katakon al’ul, amma akwatin alkawarin Allah yana zaune a tenti.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options