2 Sama’ila 5:17-18
17
Da Filistiyawa suka ji labari an shafe Dawuda sarki a bisa Isra’ila, sai suka haura da ƙarfi sosai don su nema shi, amma Dawuda ya ji labarin sai ya gangara zuwa mafaka.
18
To, fa, Filistiyawa suka zo suka baje ko’ina a cikin Kwarin Refayim;