Gå til innhold
2 Sama’ila 24:18-19

2 Sama’ila 24:18-19

18
A ranar, Gad ya koma wurin Dawuda ya ce, “Ka tashi, ka tafi ka gina wa Ubangiji bagade a masussukar Arauna, mutumin Yebus.”
19
Saboda haka Dawuda ya haura, yadda Ubangiji ya umarta ta wurin Gad.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options