Skip to content
2 Sama’ila 23:14-15

2 Sama’ila 23:14-15

14
Dawuda kuwa yana a mafaka. Wata ƙungiyar sojojin Filistiyawa kuma suna Betlehem.
15
Dawuda ya ji ƙishirwa, sai ya ce, “Kash, da a ce wani yă samo mini ruwa daga rijiyar da take kusa da bakin ƙofar Betlehem mana!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options