Skip to content
2 Sama’ila 22:1-3

2 Sama’ila 22:1-3

1
Dawuda ya rera wannan waƙa ga Ubangiji, sa’ad da Ubangiji ya cece shi daga hannun dukan abokan gābansa, da kuma daga hannun Shawulu.
2
Ya ce, “Ubangiji shi ne dutsena, kagarata da kuma mai cetona;
3
Allahna shi ne dutsena. A gare shi nake samun kāriya shi ne garkuwata da kuma ƙahon cetona. Shi ne mafakata, maɓuyata, da mai cetona. Daga mutane masu fitina, ka cece ni.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options