Skip to content
2 Sama’ila 2:5-6

2 Sama’ila 2:5-6

5
sai ya aiki manzanni zuwa Yabesh Gileyad a ce musu, “Ubangiji yă albarkace ku saboda alherin da kuka nuna wa Shawulu ta wurin binne shi.
6
Bari Ubangiji yă nuna muku ƙaunarsa da amincinsa, ni kuma zan nuna muku irin wannan alherin saboda kun yi haka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options