Skip to content
2 Sama’ila 2:20-21

2 Sama’ila 2:20-21

20
Abner ya waiga, sai ya ce, “Kai ne, Asahel?” Ya ce, “Ni ne.”
21
Sai Abner ya ce masa, “Yi dama ko hagu ka runtumi ɗaya daga cikin samarin, ka ƙwace makamansa.” Amma Asahel bai bar fafararsa ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options