Skip to content
2 Sama’ila 19:29-30

2 Sama’ila 19:29-30

29
Sarki ya ce masa, “Me ya sa kake zancen nan? Ai, na riga na umarta, da kai, da Ziba ku raba filayen.”
30
Mefiboshet ya ce wa sarki, “Bari yă ɗauki kome, yanzu da ranka yă daɗe, sarki ya dawo gida lafiya.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options