Skip to content
2 Sama’ila 17:1-2

2 Sama’ila 17:1-2

1
Ahitofel ya ce wa Absalom, “Zan zaɓi mutum dubu goma sha biyu su fita a daren nan in fafari Dawuda.
2
Zan fāɗa masa sa’ad da yake cikin gajiya da karayar zuciya. Zan firgita shi, mutanen da suke tare da shi kuwa za su gudu. Sarki ne kaɗai zan kashe
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options