Skip to content
2 Sama’ila 16:20-21

2 Sama’ila 16:20-21

20
Absalom ya ce wa Ahitofel, “Ba mu shawararka. Me za mu yi?”
21
Ahitofel ya ce wa Absalom, “Je ka kwana da ƙwarƙwaran mahaifinka waɗanda ya bari su lura da fada. Ta haka dukan Isra’ila za su ji cewa ka mai da kanka abin wari a hancin mahaifinka, dukan hannuwan waɗanda suke tare da kai kuwa za su sami ƙarfi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options