Skip to content
2 Sama’ila 15:3-4

2 Sama’ila 15:3-4

3
Sai Absalom yă ce masa, “Ga shi, ƙararka daidai ne, tana kuma da gaskiya, sai dai ba wakilin sarkin da zai ji ka.”
4
Absalom kuwa yakan ƙara da cewa, “Da a ce an naɗa ni alƙali a ƙasar mana! Da duk mai ƙara, ko kuka wanda zai zo wurina, zan in tabbatar an yi masa adalci.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options