Skip to content
2 Sama’ila 13:16-17

2 Sama’ila 13:16-17

16
Ta ce, “A’a! Korina zai fi muni da abin da ka riga ka yi mini.” Amma ya ƙi yă saurare ta.
17
Sai ya kira bawansa ya ce, “Fitar da matan nan daga nan, ka rufe ƙofa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options