Skip to content
2 Sama’ila 1:15-16

2 Sama’ila 1:15-16

15
Sai Dawuda ya kira ɗaya daga cikin mutanensa ya ce, “Je ka kashe shi!” Haka kuwa ya buge shi, ya kuwa mutu.
16
Gama Dawuda ya riga ya ce masa, “Alhakin jininka yana bisa kanka tun da yake da bakinka ka ce, ‘Ni ne na kashe shafaffe na Ubangiji.’ ”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options