Skip to content
2 Bitrus 3:5-6

2 Bitrus 3:5-6

5
Amma da gangan suke manta cewa tun dā can ta wurin maganar Allah sammai suka kasance aka kuma yi ƙasa daga ruwa ta wurin ruwa kuma.
6
Ta wurin waɗannan ruwan ne aka nutsar, aka kuma hallakar da duniya ta wancan lokaci.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options