2 Bitrus 1:1-2
1
Siman Bitrus, bawa da kuma manzon Yesu Kiristi, Zuwa ga waɗanda ta wurin adalcin Allahnmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi sun sami bangaskiya mai daraja irin tamu.
2
Alheri da salama su zama naku a yalwace ta wurin sanin Allah da Yesu Ubangijinmu.