Skip to content
2 Sarakuna 9:7-8

2 Sarakuna 9:7-8

7
Za aka hallaka gidan Ahab maigidanka, zan kuma ɗauki fansar jinin bayina annabawa da kuma jinin dukan bayin Ubangiji da Yezebel ta zub da.
8
Dukan gidan Ahab zai hallaka. Zan kashe dukan ’ya’yan Ahab maza a Isra’ila, bayi ko ’yantattu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options