အကြောင်းအရာသို့ ကျော်သွားရန်
2 Sarakuna 19:32-34

2 Sarakuna 19:32-34

32
“Saboda haka ga abin da Ubangiji ya ce game da sarkin Assuriya, “Ba zai shiga birnin nan ba ko yă harba kibiya a nan. Ba zai kusace ta da garkuwa ko yă yi mata zoben yaƙi ba.
33
Ta hanyar da ya zo ne zai koma; ba zai shiga birnin nan ba, in ji Ubangiji.
34
Zan kāre birnin nan in cece ta, saboda kaina da kuma bawana Dawuda.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options